Isaiah 31:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kamar tsuntsaye masu shawagi a sama haka Ubangiji Maɗaukaki zai kiyaye Urushalima; zai kāre ta ya kuma fanshe ta, zai ‘ƙetare’ ta ya kuma kuɓutar da ita.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
نِے يَهْوٜىٰهْ مَيْ ضُنْدُنَا ذَنْ ڟَرٜىٰ عُرُوشَلِيمَ كَمَرْ يَدَّ ڟُنْڟَيٜىٰ سُكٜىٰ ڟَرٜىٰ یَیَنْسُ؞ نِے يَهْوٜىٰهْ ذَنْ ڟَرٜىٰ عُرُوشَلِيمَ إِنْثٜىٰثٜىٰتَ، ذَنْ كَارٜىٰتَ إِنْكُٻُتَرْ دَ عِتَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Kamar yadda tsuntsu yake shawagi a kan sheƙarsa don ya kiyaye 'ya'yansa, haka ni, Ubangiji Mai Runduna, zan kiyaye Urushalima in kāre ta kuma.”