Isaiah 33:9 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ƙasa tana kuka an kuma gudu an bar ta, Lebanon ta sha kunya ta kuma yanƙwane; Sharon ta zama kamar Araba, Bashan da Karmel sun kakkaɓe ganyayensu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ڧَسَرْ تَبُوشٜىٰ تَيَنْڨُونٜىٰ، كُرْمِنْ لٜىٰبَنُوانْ يَرَمٜىٰ يَبُوشٜىٰ، ݣُورِنْ شَرُوانْ مَيْ طَنْيٜىٰنْ ثِيَوَ يَذَمَ كَمَرْ هَمَادَ؞ عَكُرْمِنْ بَشَنْ دَ تُدُنْ كَرْمٜىٰلْ عِتَتُوَ سُنْ ظُبَرْدَ غَنْيٜىٰنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ƙasar na zaman banza, an gudu an bar ta. Jejin Lebanon ya bushe, kwarin Sharon mai dausayi ya zama kamar hamada, a Bashan kuma da a kan Dutsen Karmel sai ganyaye suke karkaɗewa daga itatuwa.