Isaiah 35:4 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
ku faɗa wa waɗanda suka karai a zukata, “Ku yi ƙarfin hali, kada ku ji tsoro; Allahnku zai zo, zai zo domin ya ɗau fansa; da ramuwar Allah zai zo don yă cece ku.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُثٜىٰ وَدُكَنْ مَاسُ سَنْيِ أَ ذُوثِيَا، «كُڧَرْڢَڢَ، كَدَ كُجِڟُواْرُواْ! دُوبَ، اللَّهْ نْكُ يأَنَانً، ذَيْذُواْ يَيِ رَامُوَا عَكَنْ أَبُواْكَنْ غَابَنْكُ، ذَيْذُواْ يَهَلَكَاسُ بِسَغَ أَيُّكَنْسُ، ذَيْذُواْ يَثٜىٰثٜىٰكُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ku faɗa wa dukan wanda ya karai, ku ce, “Ka ƙarfafa, kada kuwa ka ji tsoro! Allah yana zuwa domin ya kuɓutar da kai, Yana zuwa domin ya ɗauki fansa a kan abokan gābanka.”