Isaiah 36:11 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Eliyakim, Shebna da Yowa suka ce wa sarkin yaƙin, “Ka yi haƙuri ka yi wa bayinka magana da Arameyanci, da yake muna jinsa. Kada ka yi mana magana da Yahudanci a kunnen mutanen da suke kan katanga.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً عٜىٰلِيَكِمْ دَ شٜىٰبْنَ دَ يُواْوَ سُكَثٜىٰ وَوَكِيلِنْ سَرْكِے «يَا مَيْغِرْمَ، مُنَ ضُواْڧُواْ كَيِ مَغَنَ دَمُو دَ يَرٜىٰنْكَ أَرَمَيَ؞ أَيْ، مُنَ جِنْسَ؞ كَدَ كَيِ مَنَ مَغَنَ دَ يَرٜىٰنْمُ نَ إِبْرَانِيَنْثِ غَمَا مُتَنٜىٰنْ دَسُكٜىٰ عَكَنْ كَتَنْ‌غَرْ بِرْنِ سُنَ جِنْكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan sai Eliyakim, da Shebna, da Yowa suka ce wa shugaba na Assuriya, “Ka yi mana magana da harshen Aramiyanci, muna jinsa. Kada ka yi da Ibrananci, dukan jama'ar da suke a kan garu suna saurare.”