Isaiah 36:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Kada ku saurari Hezekiya. Ga abin da sarkin Assuriya ya faɗa. Ku nemi salama da ni ku kuma fito zuwa wurina. Ta haka kowa zai ci daga kuringarsa da kuma itacen ɓaurensa ya kuma sha ruwa daga tankinsa,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«إِنْجِ سَرْكِنْ أَسُّرِيَ، ‹كَدَ كُسَوْرَرِ هٜىٰزٜىٰكِيَ؞ كُشِرْيَ ذَمَنْ لَاڢِيَ دَنِے؞ كُڢِتُواْ كُذُواْ وُرِينَ؞ تَهَكَ ذَاكُ ذَوْنَ لَاڢِيَ، كُواْوَنّٜىٰنْكُ ذَيْ عِيَ ثِنْ یَیَنْ إِتَاثٜىٰنْ إِنَبِنْسَ دَ یَیَنْ إِتَاثٜىٰنْ ٻَوْرٜىٰنْسَ، يَكُمَ شَا ضُوً رِجِيَرْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Kada ku kasa kunne ga Hezekiya. Sarkin Assuriya yana umartarku ku fito daga cikin birni ku sallama. Za a yardar muku duka ku ci 'ya'yan inabi daga gonakinku, da 'ya'yan ɓaure na itatuwan ɓaurenku, ku kuma sha ruwa daga rijiyoyinku na kanku,