Isaiah 36:21 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma mutanen suka yi shiru ba su kuwa ce kome ba, gama sarki ya yi umarni cewa, “Kada ku amsa masa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا مُتَنٜىٰنْ سُكَيِ شِضُ، بَسُ أَمْسَ مَسَ كُواْ دَ كَلْمَ طَيَبَ، غَمَا سَرْكِے يَبَادَ عُمَرْنِ ثٜىٰوَ «كَدَ كُ أَمْسَ مَسَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Jama'a suka yi tsit, kamar dai yadda sarki Hezekiya ya faɗa musu, ba su amsa da kome ba.