Isaiah 36:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Eliyakim ɗan Hilkiya sarkin fada, Shebna magatakarda, da kuma Yowa ɗan Asaf marubuci suka tafi wurin Hezekiya, da rigunansu a kyakkece, suka kuwa faɗa masa abin da sarkin yaƙin ya yi ta farfaɗa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عٜىٰلِيَكِمْ طَنْ هِلْكِيَ شُوغَبَنْ غِدَنْ سَرْكِے دَ شٜىٰبْنَ مَرُبُوثِنْ سَرْكِے دَ يُواْوَ طَنْ أَسَڢْ مَرُبُوثِنْ تَارِيحِ، دُكَنْسُ سُكَذُواْ وُرِنْ سَرْكِے هٜىٰزٜىٰكِيَ دَ رِيغُنَنْسُ عَيَاغٜىٰ، سُكَ غَيَ مَسَ مَغَنَرْ وَكِيلِنْ سَرْكِنْ أَسُّرِيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan Eliyakim, da Shebna, da Yowa suka kyakkece tufafinsu don baƙin ciki, suka tafi, suka faɗa wa sarki abin da shugaban mayaƙan Assuriya ya yi ta farfaɗa.