Isaiah 37:10 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ku faɗa wa Hezekiya sarkin Yahuda cewa kada ka bar allahn da ka dogara a kai ya ruɗe ka sa’ad da ya ce, ‘Ba za a ba da Urushalima ga sarkin Assuriya ba.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«كَدَ كَيَرْدَ اللَّهْ نْكَ وَنْدَ كَكٜىٰ دُواْغَضَ عَكَنْسَ يَرُوطٜىٰكَ ثٜىٰوَ بَذَاعَ بَادَ عُرُوشَلِيمَ أَ حَنُّنْ سَرْكِنْ أَسُّرِيَ بَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
ya ce masa, “Allahn da kake dogara gare shi ya faɗa maka, ba za ka faɗa a hannuna ba, amma kada ka yarda wannan ya ruɗe ka.