Isaiah 37:19 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sun jefar da gumakansu cikin wuta suka kuma hallaka su, gama su ba alloli ba ne itace ne kawai da dutse, da hannuwan mutane suka sarrafa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُنْ كُمَ جٜىٰڢَرْ دَ صِڢُّواْڢِنْ أَلُّواْلِنْ أَلْعُمَّنْ ثِكِنْ وُتَا سُكَ هَلَكَاسُ، غَمَا سُو بَ اللَّهْ بَنٜىٰ، صِڢُّواْڢِنْ دَ یَنْ أَدَمْ سُكَيِ دَ حَنُّوَنْسُ دَغَ إِتَاثٜىٰ دَ دُوَڟُو كَوَيْ نٜىٰ؞ سَبُواْدَ حَكَ عَكَ هَلَكَاسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
suka ƙaƙƙone gumakansu waɗanda ba Allah ba ne ko kaɗan, siffofi ne kurum na itace da na dutse, da mutane suka yi da hannuwansu.