Isaiah 37:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yanzu, ya Ubangiji Allahnmu, ka cece mu daga hannunsa, saboda masarautai a duniya su san cewa kai kaɗai ne, ya Ubangiji, Allah.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَنْذُ يَا يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْمُ، كَثٜىٰثٜىٰمُ دَغَ حَنُّنْ سَرْكِے سٜىٰنَّكٜىٰرِبْ، دُواْمِنْ دُكَنْ مُلْكُواْكِنْ دُونِيَا سُسَنِ ثٜىٰوَ كَيْ كَطَيْ نٜىٰ يَهْوٜىٰهْ ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yanzu dai, ya Ubangiji Allahnmu, ka cece mu daga Assuriyawa domin dukan al'umman duniya su sani kai ne Allah kai kaɗai.”