Isaiah 37:21 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Ishaya ɗan Amoz ya aika da saƙo wa Hezekiya cewa, “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila, ya faɗa. Saboda ka yi addu’a gare ni game da Sennakerib sarkin Assuriya,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عِشَايَ طَنْ أَمُواظْ يَعَيْكَ وَ سَرْكِے هٜىٰزٜىٰكِيَ دَ سَڧُواْ يَثٜىٰ «إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ، ‹سَبُواْدَ كَيِ أَدُّعَ غَرٜىٰنِ غَمٜىٰدَ سَرْكِے سٜىٰنَّكٜىٰرِبْ نَ أَسُّرِيَ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan Ishaya ya aiki manzo zuwa wurin sarki Hezekiya, ya faɗa masa amsar Ubangiji a kan addu'ar sarki.