Isaiah 37:22 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
ga abin da maganar Ubangiji ya faɗa a kansa, “Budurwa Diyar Sihiyona ta rena tana kuma maka ba’a. Diyar Urushalima tana kada kai yayinda kake gudu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَا أَمْسَرْ أَدُّعَرْكَ غَمٜىٰدَ سٜىٰنَّكٜىٰرِبْ، « ‹بُدُرْوَ ذُوثِيَاتَ سِهِيُواْنَ تَنَ ڧِنْكَ، تَنَيِ مَكَ غُواْرِ؞ ذُوثِيَاتَ عُرُوشَلِيمَ تَنَ كَطَ كَنْتَ تَنَ دَارِيَا يَدَّ كَكٜىٰ غُدُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ce, “Birnin Urushalima yana yi maka dariya, kai Sennakerib, yana kuma yi maka ba'a.