Isaiah 37:29 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda ka harzuƙa gāba da ni kuma saboda girmankanka ya kai kunnuwana, zan sa ƙugiya a hancinka linzamina a bakinka, zan kuma sa ka koma ta hanyar da ka zo.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَيَكٜىٰ كَيِڢُشِے مَيْ ذَاڢِ عَكَيْنَ، كُمَ لَابَرِنْ غِرْمَنْ كَنْكَ يَكَيْ كُنّٜىٰنَ، تُواْ، ذَنْسَا ڧُوغِيَتَ أَهَنْثِنْكَ، إِنْسَا لِنْظَمِنَ عَبَاكِنْكَ؞ ذَنْ جُويَرْ دَكَيْ كَكُواْمَ تَهَنْيَرْ دَكَڢِتُواْ؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Na sami labarin irin harzuƙarka da girmankanka, yanzu kuwa zan sa ƙugiya a hancinka, linzami kuma a bakinka, in komar da kai.”