Isaiah 37:36 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai mala’ikan Ubangiji ya fita ya kuma karkashe mutane dubu ɗari da dubu tamanin da dubu biyar a sansanin Assuriya. Sa’ad da mutane suka farka kashegari, sai ga gawawwaki duk a kwance!
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مَلاَىِٕكَنْ يَهْوٜىٰهْ يَتَڢِے سَنْسَنِنْ يَاڧِنْ أَسُّرِيَ يَكَشٜىٰ مُتُمْ دُبُو طَرِے دَ دُبُو تَمَٰنِنْ دَ بِيَرْ؞ وَشٜىٰغَرِ دَ عَكَ تَاشِ، سَيْغَا غَوَوَّكِ كُواْعِنَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mala'ikan Ubangiji kuwa ya shiga sansanin Assuriyawa ya kashe sojoji dubu ɗari da dubu tamanin da dubu biyar (185,000). Da asuba ta yi, sai ga su can kwankwance, duk sun mutu!