Isaiah 38:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Hezekiya ya juye fuskarsa wajen bango ya kuma yi addu’a ga Ubangiji,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ هٜىٰزٜىٰكِيَ يَجُويَ ڢُسْكَرْسَ تَبَنْ‌غُواْ يَيِ أَدُّعَ غَ يَهْوٜىٰهْ يَنَ ثٜىٰوَ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Hezekiya kuwa ya juya wajen bango ya yi addu'a, ya ce,