Isaiah 38:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Hezekiya ya riga ya yi tambaya ya ce, “Me zai zama alama ta cewa zan haura zuwa haikalin Ubangiji?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ لُواْكَثِنَّنْ دَ عِشَايَ يَڢَطِ حَكَ، سَيْ سَرْكِے هٜىٰزٜىٰكِيَ يَيِ تَمْبَيَرْ نَنْ يَثٜىٰ «مٜىٰنٜىٰنٜىٰ عَلَمَرْ دَ ذَاتَ نُونَ مِنِ ثٜىٰوَ ذَنْ هَوْرَ ذُوَا غِدَنْ يَهْوٜىٰهْ ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sarki Hezekiya ya riga ya yi tambaya ya ce, “Me zai zama alama ta cewa zan iya zuwa Haikali?”