Isaiah 38:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ka tafi ka faɗa wa Hezekiya, ‘Ga abin da Ubangiji Allah na kakanka Dawuda, ya ce na ji addu’arka na kuma ga hawayenka; zan ƙara maka shekaru goma sha biyar ga rayuwarka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَتَڢِے وُرِنْ هٜىٰزٜىٰكِيَ يَثٜىٰ، «إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ ، اللَّهْ نَكَكَنْكَ دَاوُدَ، نَجِ أَدُّعَرْكَ، نَكُمَ غَ هَوَيٜىٰنْكَ؞ تُواْ، ذَنْ ڧَارَ وَرَايُوَرْكَ شٜىٰكَرَا غُواْمَشَا بِيَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
cewa ya koma wurin Hezekiya ya faɗa masa, “Ni, Ubangiji Allah na kakanka Dawuda, na ji addu'arka, na kuma ga hawayenka, zan bar ka ka ƙara shekara goma sha biyar nan gaba.