Isaiah 38:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Zan kuwa cece ka da wannan birni daga hannun sarkin Assuriya. Zan kiyaye wannan birni.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَنْ كُٻُتَرْ دَكَيْ دَ بِرْنِنَّنْ دَغَ حَنُّنْ سَرْكِنْ أَسُّرِيَ، إِنْكُمَ ڟَرٜىٰ بِرْنِنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Zan cece ka, da wannan birni na Urushalima, daga Sarkin Assuriya, zan ci gaba da kiyaye birnin.”