Isaiah 39:4 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Annabi ya yi tambaya ya ce, โMene ne suka gani a fadanka?โ Hezekiya ya ce, โSun ga kome da kome a fadana. Babu abin da ban nuna musu a cikin maโajina ba.โ
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุนูุดูุงูู ฺููงูุงุฑู ุชูู
ูุจููู ููุซูููฐ ยซู
ูููฐููููฐููููฐ ุณููู ุบููู ุงููุบูุฏูููููุยป ููููฐุฒูููฐูููู ููุงููู
ูุณู ููุซูููฐ ยซุณูููโุบู ูููุงูู
ูููฐ ุฏููููุงูู
ูููฐ ุนูุซููููู ุบูุฏูุงููุ ุจูุงุจููููู ุงููุจูููุฏู ููููููฐ ุซููููู ุทููููููู ุงููุฌูููุชู ููููุฏู ุจููู ููููู ู
ูุณูุจูุยป
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ishaya ya ce, โMe suka gani a fฤda?โ Hezekiya ya amsa ya ce, โSuka ga kome da kome. Ba abin da ban nuna musu ba a ษakunan ajiya.โ