Isaiah 39:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Hezekiya ya ce, “Maganar Ubangiji da ka yi tana da kyau.” Gama ya yi tunani a ransa cewa, “Salama da kāriya za su kasance a zamanina.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً هٜىٰزٜىٰكِيَ يَثٜىٰوَ أَنَّبِے عِشَايَ «مَغَنَرْ يَهْوٜىٰهْ وَدَّ كَكَٰوُاْ مِنِ تَنَدَ ݣَوْ؞» غَمَا يَنَ تُنَانِ ثٜىٰوَ «أَيْ، بَانِدَ دَامُوَ، تُنْدَيَكٜىٰ ذَاعَيِ ذَمَنْ لَاڢِيَ دَ سَلَمَ عَݣُونَكِنَ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da sarki Hezekiya ya gane, wannan zai faru ne a bayansa, wato a zamaninsa ba kome sai lafiya, sai ya amsa ya ce, “Jawabin da ka kawo mini daga wurin Ubangiji yana da kyau.”