Isaiah 40:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yi magana mai kwantar da rai ga Urushalima, ku kuma furta mata cewa aiki mai zafinta ya isa, cewa an fanshi zunubinta, cewa ta karɓi daga hannun Ubangiji ninki biyu saboda dukan zunubanta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يِمَغَنَ مَيْ ݣُونْتَرْدَ ذُوثِيَا غَ عُرُوشَلِيمَ، كَسَنَرْ مَتَ ثٜىٰوَ وَهَلَرْتَ تَڧَارٜىٰ، أَنْغَاڢَرْتَا مَتَ لَيْڢُواْڢِنْتَ؞ تَا سَامِ حُكُنْثِ دَغَ حَنُّنْ يَهْوٜىٰهْ ، حُكُنْثِنْدَ يَثَنْثَنْثِ ذُنُبَنْتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ka ƙarfafa jama'ar Urushalima. Ka faɗa musu sun sha wahala, ta isa, Yanzu kuwa an gafarta musu zunubansu. Na yi musu cikakken hukunci saboda dukan zunubansu.”