Isaiah 40:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Za a kuma bayyana ɗaukakar Ubangiji, dukan mutane kuwa za su gan ta. Gama Ubangiji da kansa ne ya yi magana.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
طَوْكَكَرْ يَهْوٜىٰهْ ذَاتَ بَيَّنَ، دُكَنْ حَلِتُّو مَاسُ رَيْ كُوَ ذَاسُ غَنْتَ؞ يَهْوٜىٰهْ نٜىٰ دَ بَاكِنْسَ يَڢَطِ وَنَّنْ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan za a bayyana ɗaukakar Ubangiji, Dukan 'yan adam kuwa za su gan ta. Ubangiji ne kansa ya yi wannan alkawari.”