Isaiah 41:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Matalauta da mabukata suna neman ruwa, amma babu kome; harsunansu sun bushe saboda ƙishi. Amma Ni Ubangiji zan amsa musu; Ni, Allah na Isra’ila, ba zan yashe su ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ مَتَلَوْتَ دَ مَاسُ بُڧَاتَ سُكَ نٜىٰمِ ضُوَ سُرَسَ، مَڧُواْڠُورُوانْسُ يَبُوشٜىٰ سَبُواْدَ ڧِشِنْ ضُوَ، نِے يَهْوٜىٰهْ ذَنْ أَمْسَ ضُواْڧُوانْسُ، نِے اللَّهْ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ بَذَنْ يَاشٜىٰسُبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Sa'ad da jama'ata ta bukaci ruwa, Sa'ad da maƙogwaronsu ya bushe da ƙishi, Sa'an nan ni Ubangiji, zan amsa addu'arsu, Ni Allah na Isra'ila, ba zan taɓa yashe su ba.