Isaiah 41:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
don mutane su gani su kuma sani, su lura su kuma fahimci, cewa hannun Ubangiji ne ya aikata haka, cewa Mai Tsarkin nan na Isra’ila ya sa abin ya faru.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَنْيِ حَكَ دُواْمِنْ مُتَنٜىٰ سُغَنِ سُسَنِ، دُوانْ دُكَنْسُ سُيِ تُنَانِ سُڢَهِمْتَ ثٜىٰوَ دَ هَنُّونَ نِے يَهْوٜىٰهْ نَيِ وَنَّنْ، نِے مَيْ ڟَرْكِے نَ إِسْرَٰٓءِيلَ نَيِ وَنَّنْ دُكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mutane za su ga wannan, su sani, Ni Ubangiji, na yi shi. Za su fahimta, Allah Mai Tsarki na Isra'ila ya sa abin ya faru.”