Isaiah 41:27 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ni ne na farkon da ya ce wa Sihiyona, ‘Duba, ga su nan!’ Na ba wa Urushalima saƙon labari mai daɗi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَبِنْدَ نَسَنَرْوَ سِهِيُواْنَ دَ ڢَرْكُواْ، دُوبَ، غَاسُنَنْ ذُوَا! نَكُمَ عَيْكَ وَ عُرُوشَلِيمَ دَ طَنْ عَيْكَ مَيْ كَٰوُاْ لَابَرِ مَيْ دَاطِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ni Ubangiji, ni ne na farko da na faɗa wa Sihiyona albishir, Na aiki manzo zuwa Urushalima don ya ce, ‘Jama'arki suna zuwa! Suna zuwa gida.’