Isaiah 42:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ga bawana, wanda na ɗaukaka, zaɓaɓɓen nan nawa wanda nake jin daɗi; Zan sa Ruhuna a cikinsa zai kuwa kawo adalci ga al’ummai.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ ، «غَا بَاوَنَ وَنْدَ نَڧَرْڢَڢَ، ذَاٻَٻّٜىٰنَ وَنْدَ ذُوثِيَاتَ تَكٜىٰ جِنْ دَاطِنْسَ؞ نَسَا رُوحُنَ عَكَنْسَ، شِے ذَيْ كَٰوُاْ يِنْ غَسْكِيَ غَ أَلْعُمَّيْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ce, “Ga bawana, wanda na ƙarfafa, Wanda na zaɓa, wanda nake jin daɗinsa. Na cika shi da ikona, Zai kuwa kawo shari'ar gaskiya ga dukan al'ummai.