Isaiah 42:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ni ne Ubangiji; sunana ke nan! Ba zan ba da ɗaukakata ga wani ba ko yabona ga gumaka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«نِنٜىٰ يَهْوٜىٰهْ ، سُونَنَ كٜىٰنَنْ؞ بَذَنْ بَا كُواْوَ طَوْكَكَتَبَ، بَ كُوَ ذَنْبَرْ غُنْكِ يَكَرْٻِ يَبُوانْ دَ كُكٜىٰ بَانِبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ni kaɗai ne Ubangiji Allahnka. Ba wani allahn da zai sami ɗaukakata, Ba zan bar gumaka su sami yabona ba.