Isaiah 44:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Wani zai ce, ‘Ni na Ubangiji ne’; wani kuma zai kira kansa da sunan Yaƙub; har yanzu wani zai rubuta a hannunsa, ‘Na Ubangiji,’ ya kuma ɗauki sunan Isra’ila.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَنِ ذَيْثٜىٰ، ‹نِے نَ يَهْوٜىٰهْ نٜىٰ،› وَنِ كُمَ ذَيْ كِرَا كَنْسَ دَ سُونَنْ يَعْڧُوبَ، وَنِ ذَيْ رُبُوتَ أَ حَنُّنْسَ، ‹نَ يَهْوٜىٰهْ ›، يَبَا وَكَنْسَ سُونَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Da ɗaya ɗaya da ɗaya ɗaya mutane za su ce, ‘Ni na Ubangiji ne!’ Za su zo su haɗa kai da jama'ar Isra'ila. Ko wanne zai ɗaura sunan Ubangiji a dantsensa, Ya ce da kansa ɗaya daga cikin mutanen Allah.”