Isaiah 45:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ga abin da Ubangiji ya faɗa wa shafaffensa, ga Sairus, wanda hannun damansa yana riƙe da shi don yă ci al’ummai a gabansa ya kuma tuɓe makaman sarakuna, don yă buɗe ƙofofi a gabansa don kada a kulle ƙofofi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَا أَبِنْدَ يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ وَ سَرْكِے سَيِرُسْ، وَنْدَ يَذَاٻَا يَكُمَ نَطَ؞ «نَكَامَ حَنُّنْكَ نَدَمَ نَبَاكَ ڧَرْڢِنْ دَ ذَاكَ تَتَّاكٜىٰ أَلْعُمَّيْ، كَتُمْٻُكٜىٰ سَرَاكُنَ دَغَ مُلْكِنْسُ؞ ذَنْ كُمَ بُوطٜىٰ ڧُواْڢُواْڢِنْ بِرَنٜىٰ دُواْمِنْكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sairus shi ne zaɓaɓɓen sarki na Ubangiji! Ubangiji ya sa shi ya ci al'ummai, Ya aike shi ya tuɓe ikon sarakuna, Ubangiji zai buɗe masa ƙofofin birni. Ubangiji ya ce wa Sairus,