Isaiah 45:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Ubangiji zai ceci Isra’ila da madawwamin ceto; ba za ku sāke shan kunya ko ƙasƙanci ba, har abada.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا إِسْرَٰٓءِيلَ، ثٜىٰتُوانْسَ دَغَ يَهْوٜىٰهْ نٜىٰ، ثٜىٰتُوانْسَ كُوَ نَهَرْ أَبَدَانٜىٰ؞ مُتَنٜىٰنْسَ بَذَاسُ تَٻَ شَنْ كُنْيَابَ كُواْ سُضِكِثِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Ubangiji ya ceci Isra'ila, Nasararsa kuwa za ta tabbata har abada, Mutanensa ba za su taɓa shan kunya ba.