Isaiah 45:19 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ban yi magana asirce ba, daga wani wuri a ƙasar duhu ba; ban faɗa wa zuriyar Yaƙub, ‘Ku neme ni a banza ba.’ Ni, Ubangiji maganar gaskiya nake yi; na furta abin da yake daidai.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَانَ مَغَنَ عَٻُواْيٜىٰ، أَوَنِ لُنْغُ عَڧَسَا مَيْ دُهُ؞ بَنْثٜىٰ وَظُرِيَرْ يَعْڧُوبَ سُنٜىٰمٜىٰنِ أَوُاْڢِبَ؞ نِے يَهْوٜىٰهْ إِنَ مَغَنَرْ غَسْكِيَ، إِنَ ڢَطِنْ أَبِنْدَ يَكٜىٰ دَيْدَيْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ba a ɓoye na yi magana ba, Ban kuwa ɓoye nufina ba. Ban ce jama'ar Isra'ila Su neme ni a kowace hanyar ruɗami ba. Ni ne Ubangiji, gaskiya kuwa nake faɗa, Ina sanar da abin da yake daidai.”