Isaiah 47:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ki gangara, ki zauna a ƙura, Budurwa Diyar Babilon; ki zauna a ƙasa ba tare da rawani ba, Diyar Babiloniyawa. Ba za a ƙara kira ke marar ƙarfi ’yar gata ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ يَاثٜىٰ، «يَا كٜىٰ بُدُرْوَ، ذُوثِيَاتَ بَابِيلَ، كِسَوْكُواْ كِذَوْنَ عَڧُورَا، كِذَوْنَ عَڧَسَا، بَعَكَنْ كُجٜىٰرَرْ مُلْكِبَ، يَا كٜىٰ یَرْ كَلْدِيَ! بَذَاعَ ڧَارَ ثٜىٰ دَكٜىٰ یَرْ غَاتَا مَيْ دَرَجَبَ، غَمَا ذَاعَ دَنّٜىٰكِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ce, “Babila, ki sauko daga kan gadon sarautarki, Ki zauna a ƙasa cikin ƙura. Dā ke budurwa ce, birnin da ba a yi nasara da shi ba! Amma ba sauran taushi da kuma rashin ƙarfi! Ke baiwa ce yanzu!