Isaiah 48:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ka kasa kunne gare ni, ya Yaƙub, Isra’ila, wanda na kira cewa, Ni ne shi; ni ne na farko ni ne kuma na ƙarshe.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«يَا كُو ذُرِيَرْ يَعْڧُوبَ، كُجِنِ، يَا كَيْ إِسْرَٰٓءِيلَ وَنْدَ نَكِرَا، نِنٜىٰ اللَّهْ ، نِنٜىٰ نَڢَرْكُواْ، نِنٜىٰ نَڧَرْشٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ku kasa kunne gare ni, ya Isra'ila, jama'ar da na kira! Ni ne Allah, farko, da ƙarshe, Allah Makaɗaici!