Isaiah 48:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ga abin da Ubangiji yana cewa, Mai Fansarku, Mai Tsarkin nan na Isra’ila ya ce, “Ni ne Ubangiji Allahnku, wanda ya koya muku abin da ya fi muku kyau, wanda ya muku hanyar da za ku bi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ مَيْ ڢَنْسَرْكُ، مَيْ ڟَرْكِے نَ إِسْرَٰٓءِيلَ، «نِنٜىٰ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ، وَنْدَ يَكُواْيَ مُكُ دُواْمِنْ أَمْڢَانِنْ كَنْكُ، وَنْدَ يَنُونَ مُكُ حَنْيَرْ دَ ذَاكُبِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Allah Mai Tsarki na Isra'ila, Ubangiji, wanda ya fanshe ku, ya ce, “Ni ne Ubangiji Allahnku, Wanda yake so ya koya muku domin amfanin kanku, Ya kuwa nuna muku hanyar da za ku bi.