Isaiah 48:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka na faɗa waɗannan abubuwa tuntuni; kafin su faru na yi shelarsu gare ku saboda kada ku ce, ‘Gumakana ne suka yi su; siffar itacena da allahn zinariyana ne ya ƙaddara su.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
نَڢَطَا مُكُسُ تُنْ بَسُ ڢَرُبَ، دُواْمِنْ كَدَ كُثٜىٰ، ‹غُنْكِنَ نٜىٰ يَيِسُ، غُنْكِنَ دَ عَكَ سَسَّڧَ، صِڢُّواْڢِنْ ظُبِنَ، سُونٜىٰ سُكَ عَيْكَتَاسُ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Tuntuni na yi faɗi a kan makomarku, Na hurta abubuwa tun kafin su faru, Domin kada ku ɗauka cewa gumakanku ne suka yi su, Siffofinku ne kuma suka sa abin ya zama haka.