Isaiah 49:12 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Duba, za su zo daga nesa waɗansu daga arewa, waɗansu daga yamma, waɗansu daga yankin Aswan.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُوبَ، مُتَنٜىٰنَ ذَاسُذُواْ دَغَ ثَنْ نٜىٰسَ، وَطَنْسُ كُمَ ذَاسُذُواْ دَغَ أَرٜىٰوَ، دَغَ يَمَّ دَغَ كُمَ كُدَنْثِنْ مَصَرْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mutanena za su zo daga can nesa, Daga Birnin Sin a kudu, Daga yamma, da arewa.”