Isaiah 49:14 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Sihiyona ta ce, “ Ubangiji ya yashe ni, Ubangiji ya manta da ni.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا مُتَنٜىٰنْ سِهِيُواْنَ سُكَثٜىٰ، «أَيْ، يَهْوٜىٰهْ يَا يَاشٜىٰمُ، عُبَنْغِجِ يَا مَنْتَادَمُو؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma mutanen Urushalima suka ce, “Ubangiji ya yashe mu! Ya manta da mu.”