Isaiah 49:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Yana yiwuwa mahaifiya ta manta da jariri a ƙirjinta ta kuma kāsa nuna tausayi ga yaron da ta haifa? Mai yiwuwa ta manta, amma ba zan taɓa manta da ke ba!
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَهْوٜىٰهْ يَأَمْسَ يَثٜىٰ، «مَثٜىٰ ذَاتَ عِيَ مَنْتَاوَا دَ جَرِرِنْتَ نٜىٰ؟ ذَاتَ عِيَ ڧِنْ جِنْ تَوْسَيِنْ طَنْ ثِكِنْتَ نٜىٰ؟ يَيِوُ مَثٜىٰ تَمَنْتَادَ طَنْ ثِكِنْتَ، عَمَّا نِے كَمْ، بَذَنْ تَٻَ مَنْتَاوَا دَكٜىٰ عُرُوشَلِيمَ بَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Saboda haka Ubangiji ya amsa ya ce, “Mace za ta iya mantawa da jaririnta, Ta kuma ƙi ƙaunar ɗan da ta haifa? Ya yiwu mace ta manta da ɗanta, To, ni ba zan taɓa mantawa da ku ba.