Isaiah 49:21 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan za ki ce a zuciyarki, ‘Wa ya haifa waɗannan? Na yi baƙin ciki na kuma zama wadda ba ta haihuwa; an yi mini daurin talala aka kuma ƙi ni. Wane ne ya yi renon waɗannan? An bar ni ni kaɗai, amma waɗannan, ina suka fito?’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً ذَاكِثٜىٰ وَكَنْكِ، ‹وَ يَحَيْڢَ مِنِ یَیَ دَيَوَ حَكَ؟ نَا رَسَ یَیَنَ، بَانَ كُمَ حَيْڢُوَ، أَنْكُواْرٜىٰنِ، أَنْ كَيْنِ بَوْتَا، تُواْ، وَنٜىٰنٜىٰ يَيِ رٜىٰنُوانْ وَطَنَّنْ یَیَ؟ غَمَا أَنْبَرْنِ دَا بَا كُواْوَ، يَنْذُ دَغَ إِنَا وَطَنَّنْ یَیَ سُكَ ڢِتُواْ؟› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan za ki ce wa kanki, ‘Wa ya haifa mini waɗannan 'ya'ya? Na rasa 'ya'yana, ba kuwa zan iya haifar waɗansu ba. Aka kore ni, aka yi mini ɗaurin talala, Wane ne ya haifi waɗannan 'ya'ya? Aka bar ni, ni kaɗai, Daga ina waɗannan 'ya'ya suka fito?’ ”