Isaiah 49:22 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce, “Duba, zan yi alama wa Al’ummai, zan ɗaga tutana wa mutane; za su kawo ’ya’yanki maza a hannuwansu su riƙe ’ya’yanki mata a kafaɗunsu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْجِ عُبَنْغِجِ يَهْوٜىٰهْ ، «غَاشِ، ذَنْ طَغَ هَنُّونَ غَ أَلْعُمَّيْ، ذَنْ تَادَ عَلَمَ غَ ڧَبِيلُ، أَ حَنُّنْسُ ذَاسُ كَٰوُاْ یَیَنْكِ مَظَا، عَكَڢَطَرْسُ كُمَ ذَاسُ كَٰوُاْ یَیَنْكِ مَتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji Allah ya ce wa jama'arsa, “Zan nuna alama ga al'ummai, Za su kuwa kawo 'ya'yanku gida.