Isaiah 49:23 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sarakuna za su zama kamar iyayen reno, sarauniyoyinsu kuma za su yi renonku kamar uwaye. Za su rusuna a gabanki da fuskokinsu har ƙasa; za su lashe ƙura a ƙafafunki. Sa’an nan za ki san cewa ni ne Ubangiji; waɗanda suke sa zuciya gare ni ba za su sha kunya ba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَرَاكُنَ ذَاسُ لُورَ دَ یَیَنْكِ، سَرَوْنِيُواْيِ ذَاسُيِ رٜىٰنُوانْسُ؞ ذَاسُ رُسُنَ دَ ڢُسْكَرْسُ حَرْ ڧَسَا سُلَّشٜىٰ ڧُورَرْ ڧَڢَرْكِ سُبَاكِ غِرْمَ؞ سَعَنً ذَاكِ سَنِ نِنٜىٰ يَهْوٜىٰهْ ، وَطَنْدَ سُكَسَا رَيْ عَكَيْنَ كُمَ بَذَاسُشَا كُنْيَابَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sarakuna za su zama kamar iyaye a gare ku, Sarauniyoyi za su yi renonku kamar uwaye. Za su rusuna har ƙasa su ba ku girma, Da tawali'u za su nuna muku bangirma. Sa'an nan za ku sani ni ne Ubangiji, Dukan mai jiran taimakon Ubangiji, ransa ba zai ɓaci ba.”