Isaiah 51:1 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ku kasa kunne gare ni, ku da kuna neman adalci kuke kuma neman Ubangiji. Dubi dutse daga inda aka yanke ku da kuma mahaƙar duwatsu inda aka fafe ku;
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُجِنِ، كُو دَ كُكٜىٰ سَا كَيْ غَ نٜىٰمَنْ يِنْ أَدَلْثِے، كُو دَ كُكٜىٰ نٜىٰمَنْ تَيْمَكُوانْ يَهْوٜىٰهْ ؞ كُيِ تُنَانِ عَكَنْ دُوڟٜىٰ عِنْدَ عَكَ سَسَّڧَكُ، دَ ݣُورِنْ دُووَڟُنْ دَ عَكَ هَڧَكُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ce, “Ku kasa kunne gare ni, ku da kuke so a cece ku, Ku da kuka zo gare ni neman taimako. Ku yi tunanin dutse inda kuka fito, Da mahaƙar duwatsu inda kuka fito.