Isaiah 51:12 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ni kaɗai ne na ta’azantar da ku. Wane ne ku da kuke tsoron mutane masu mutuwa, ’ya’yan mutane waɗanda suke ciyawa ne kawai,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ ، «نِے يَهْوٜىٰهْ ، نِنٜىٰ مَيْ تَعَظَنْتَرْ دَكَيْ؞ دُوانْمٜىٰ كَكٜىٰ جِنْ ڟُواْرُوانْ طَنْ أَدَمْ مَيْ مُتُوَ، وَنْدَ بَيْڢِے ثِيَوَ ڟَوُانْ رَيْبَ؟
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ce, “Ni ne wanda yake ƙarfafa ku. Don me za ku ji tsoron mutum mai mutuwa, Wanda bai fi ciyawa tsawon rai ba?