Isaiah 51:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
dubi Ibrahim, mahaifinku, da Saratu, wadda ta haife ku. Sa’ad da na kira shi kaɗai ne, na kuma albarkace shi na kuma mai da shi da yawa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُيِ تُنَانِنْ إِبْرَٰهِيمْ بَابَنْكُ، دَ سَارَةُ وَدَّ تَحَيْڢٜىٰكُ؞ غَمَا لُواْكَثِنْدَ نَكِرَشِ، شِے طَيَ نٜىٰ، عَمَّا نَأَلْبَرْكَثٜىٰشِ نَسَا ذُرِيَرْسَ تَيِيَوَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ku yi tunani a kan kakanku Ibrahim, Da Saratu, wadda kuke zuriyarta. Sa'ad da na kira Ibrahim ba shi da ɗa, Amma na sa masa albarka, na ba shi 'ya'ya, Na sa zuriyarsa suka yi yawa.