Isaiah 51:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, Allahnki, wanda ya kāre mutanensa, “Duba, na ƙwace daga hannunki kwaf da ya sa ki tangaɗi; daga wannan kwaf, kwaf na fushina, ba za ki ƙara sha ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْجِ عُبَنْ‌غِجِنْكِ يَهْوٜىٰهْ ، اللَّهْ نْكِ وَنْدَ يَكٜىٰ كَارٜىٰ جَمَعَرْسَ، «غَاشِ، نَطَوْكَ دَغَ حَنُّنْكِ ݣُوڢْ نَتَنْ‌غَطِ، بَذَاكِ سَاكٜىٰ شَنْ ضُوً ݣُوڢْ نَڢُشِنَبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji Allahnku ya kāre ku ya ce, “Ina ɗauke ƙoƙon da na ba ku cikin fushina. Ba za ku ƙara shan ruwan inabin da zai sa ku yi tangaɗi ba.