Isaiah 51:9 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ka tashi, ka tashi! Ka yafa wa kanka ƙarfi, Ya hannun Ubangiji; ka farka, kamar a kwanakin da suka wuce, kamar a zamanai na dā. Ba kai ba ne wanda ya yayyanka Rahab gunduwa-gunduwa, wanda ya soki dodon ruwan nan?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَتَاشِ، كَتَاشِ، كَنُونَ ڧَرْڢِنْكَ! يَا حَنُّ مَيْ إِيكُواْ نَ يَهْوٜىٰهْ ، كَتَاشِ كَمَرْ يَدَّ كَيِ عَݣُونَكِنْ دَا، كَمَرْ يَدَّ كَيِ أَ ذَامَانَنْ دَا؞ بَهَنُّنْكَ مَيْ إِيكُواْ نٜىٰ يَكَشٜىٰ دُواْدُوانْ ضُوًنَنْ رَاهَڢْ بَ؟ بَكَيْنٜىٰ كَايِ وَ دُواْدُواْنَّنْ مَيْ صِڢَّرْ مَثِيجِ ثِيوُاْبَ؟
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya Ubangiji, ka tashi, ka taimake mu! Ka nuna ikonka, ka cece mu, Ka nuna ikonka kamar yadda ka yi a dā. Kai ne ka daddatse dodon ruwa, wato Rahab.