Isaiah 52:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ki kakkaɓe ƙurarki; ki tashi, ki zauna a kursiyinki, ya Urushalima. Ki ’yantar da kanki daga sarƙoƙi a wuyanki, Ke kamammiyar Diyar Sihiyona.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَا كٜىٰ عُرُوشَلِيمَ، كِتَاشِ، كِكَكَّٻٜىٰ ڧُورَرْ دَتَكٜىٰ عَكَنْكِ، كِهَوْ كَنْ كُجٜىٰرَرْ مُلْكِ كِذَوْنَ؞ يَا كٜىٰ ذُوثِيَاتَ سِهِيُواْنَ، وَدَّ عَكَ كَامَ، كِكُنْثٜىٰ سَرْڧُواْڧِنْ دَ سُكَ طَوْرٜىٰ وُيَنْكِ!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ki kakkaɓe kanki, ya Urushalima! Ki tashi daga cikin ƙura, Ki hau gadon sarautarki. Ki ɓaɓɓale sarƙoƙin da suke ɗaure da ke, Ke kamammiyar jama'ar Sihiyona!
Recommended Reading