Isaiah 52:2 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ki kakkaษe ฦurarki; ki tashi, ki zauna a kursiyinki, ya Urushalima. Ki โyantar da kanki daga sarฦoฦi a wuyanki, Ke kamammiyar Diyar Sihiyona.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ููุง ููููฐ ุนูุฑููุดููููู
ูุ ููุชูุงุดูุ ููููููููปูููฐ ฺงููุฑูุฑู ุฏูุชูููููฐ ุนูููููููุ ูููููู ูููู ููุฌูููฐุฑูุฑู ู
ููููู ููุฐูููููุ ููุง ููููฐ ุฐููุซูููุงุชู ุณููููููุงูููุ ููุฏูู ุนููู ููุงู
ูุ ููููููุซูููฐ ุณูุฑฺูงููุงฺูงููู ุฏู ุณููู ุทูููุฑูููฐ ูููููููู!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ki kakkaษe kanki, ya Urushalima! Ki tashi daga cikin ฦura, Ki hau gadon sarautarki. Ki ษaษษale sarฦoฦin da suke ษaure da ke, Ke kamammiyar jama'ar Sihiyona!