Isaiah 52:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka mutanena za su san sunana; saboda haka a wannan rana za su san cewa ni ne wanda ya faɗa wannan. I, ni ne.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
حَڧِيڧَ، مُتَنٜىٰنَ ذَاسُ سَنْ دَرَجَرْ سُونَنَ، أَ رَانَرْ نَنْ ذَاسُ سَنِ نِنٜىٰ إِنَ تَثٜىٰوَ ‹غَا نِے نَنْ؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma zuwa gaba za ku sani Ni ne Allah, wanda na yi magana da ku.”