Isaiah 54:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
ba makamin da aka ƙera don yă cuce ki da zai yi nasara, za ki kuma mayar da magana ga duk wanda ya zarge ki. Wannan ne gādon bayin Ubangiji, kuma wannan ita ce nasararsu daga gare ni,” in ji Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا بَابُ كَايَنْ يَاڧِنْ دَ عَكَ ڧٜىٰرَ دُواْمِنْ عَيَاڧٜىٰكِ وَنْدَ ذَيْ يِنَصَرَا، بَابُ ڧَارَرْ دَ عَكَيِ عَكَنْكِ وَدَّ بَذَاكِ عِيَ ثِنْ نَصَرَا عَكَنْتَبَ؞ وَنَّنْ رَبُوانْ غَادُواْ نٜىٰ نَبَيِنَ، ݣَوْتَثٜىٰ تَذَمَنْ مَرَرْ لَيْڢِے دَغَ وُرِينَ؞ نِے يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma ba makamin da aka ƙera da ya isa ya cuce ki, Za ki iya amsa wa dukan waɗanda za su yi ƙararki. Zan kāre bayina, In kuwa ba su nasara.” Ubangiji ne ya faɗa.