Isaiah 55:1 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ku zo, dukanku masu jin ƙishi, ku zo wurin ruwaye; ku kuma da ba ku da kuɗi, ku zo, ku saya ku kuma ci! Ku zo, ku saya ruwan inabi da madara ba tare da kuɗi ba ba za ku kuma biya kome ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ يَا ثٜىٰ، «دُكْ مَيْ جِنْ ڧِشِنْ ضُوَ، يَذُواْ! ذُواْ غَ ضُوَ أَنَنْ! دُكْ مَرَرْ كُطِ مَا، يَذُواْ يَسَيَ يَثِ! ذُواْ كَسَيِ ضُوً إِنَبِے دَ مَدَرَ، بَاتَرٜىٰدَ كُطِ كُواْ ثِنِكِبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ce, “Duk mai jin ƙishi ya zo, Ga ruwa a nan! Ku da ba ku da kuɗi ku zo, Ku sayi hatsi ku ci! Ku zo ku sayi ruwan inabi da madara, Ba za ku biya kome ba!